Wasu mutane ne su uku, suna tafiya � �
�a sahara kowane daga cikin su ya galabaita
da yunwa da kishirwa sun wahala matuka.
Gashi ko alamar gari basu ganiba👁 👁
basusan lokacin fitarsu daga wannan saharar ba
don haka harsun faratunanin mutuwa kwatsam
sai ga wata kwalba agaban su sunyi tunanin
ruwa ne acikinta Amma ina. suna bude
kwalbar wani hayaki ya tashi sama, hayakin
nagama fita sai ya hade waje daya, sai ga wani
Aljani kato agaban su. �Nan take
aljanin yayi wata mahaukaciyar dariya yace
kowanne acikinku yafadi bukatarsa kowacce irice
zan biya masa sakamakon budeni da kukayi
daga wannan kwalba. Aikuwa sai farin ciki ya
rufesu gaba daya sai aka tambayi na
farko �mai kake so...? Sai yace inaso
akaini "DUBAI" abudemin kasuwanci sannan
acikamin katuwar kwantena da kudi kusa da
shagwan kasuwanci na. Sai aljani yace ba
wata....? Yace eh. Sai Aljani yace to
shikenan rufidonka yanbudewa👁 ya ganshi
Adubai dukkan abubuwan da ya bukata.
Said akazokan nabiyu �Me kake so...? Sai
yace � a kaini America ayimin katon gida da
motoci da kudi masu yawanda bazan iya
karardasbaAljani yace bawani...? yace eh.
Aljani yace rufe idonka yanbudewa👁 ya
ganshi a America da duk abinda yabukata.
Sai akazo kan na karshe Me kake so...Yace
Akawo masa ruwa, aka kawo yasha ya wanke
jikinsa, saaljani yace sai mai kakeso...? Sai
yace bukata tkarshe Adawomin da 'yan uwana
mucigaba da tafiya. � � �Aljani yace
itace bukatarka ta karshe..? Yace eh.
Yanarufe bakinsa sai gasu kowanne an dawo
dashi cikisahara Aljani yabace yatafi
abinsa.
Idan Da Kai
acikin matafiyan nan mezaka yiwa abokin
tafiyarku na uku �............?
No comments:
Post a Comment