KASHI NA BIYU
Katon gida Wanda yawanashi kadai abun kallo ne
yakai girman wani karamun Kauye.
Filine babba Wanda zaisaka tsawon tafiya acan
nesa nake hango motoci tareda hadiman gidan
daga maza zuwa mata, tafiya Mai Dan nisa
takaisu ga gate din gidan idan kashiga flowers ne
birjir gwanin sha'awa se wasu kofofi kusan uku
kowacce kofa katuwar gaskece sa'Annan ginine
na sarauta ta tsakiyar tafi kowaci girma da kyau
kowace kofa akwai fadawa Akanta tareda
soldiers,
Kofar tsakiya nagan sunbi tareda shugabansu
direct part dinshi aka wuce dashi batareda yabi
takansuba.
Gurin matar Mai martaba sukaje wato Nana
hauwa wadda kowa me kira da mama, Dan tanin
yayi sallama jekadiyarta ce ta amsa se masu
yimata hidima. Kozan samu ganin mama kuwa
tambayar da jefo kenan.
Jekadiya tace ko alama mama nada baki sedai
ko Gobe, Dan tanin yace just two minute fah,
afusace jekadiya tace wannan Kuma kaikasan
mekake cewa.
Murmushi yayi Allah huci ranki gwaggoji, harya
juya Sega mama tafito.
Kasa ya zube yana kwasar gaisuwa, mama tace
Dan tanin bajabakaji koh, saunawa Zan gayama
bana San Ana dukamun nida kai dik matsayinmu
daya agurin Allah it myb ma kafini daraja if kafini
tsoron Allah. Jekadiya tace habawa yoshe Kuma
Dan tanin zaifiki tsoron Allah, mama tace kinjiki
dawani zance Ke harkullum kina tsoron gayamun
gaskiya bana son irin hakan akiyaye gaba, cike
da mutuwar jiki jekadiya tace ALLAH ya huci
ranki shugabata dasauri mama tajuyo mekikace
jikin jekadiya yadau bari tace amun afuwa ranki
yadade cike da takaici ta girgiza kai tamaida
dubanta ga Dan tanin dayake murmushi
Meke tafe dakai? Dan tanin yabata lbrn abunda
suka tsinta wato Ajlal da ummynta. Mama tace
subhanallah shine tindazu Kayi shiru baka saurin
gaya mun ba Ina suke din ' Dan tanin gaba mama
baya har inda suke wani zaure fadawa na musu
ferfita
Mama tace maza akaisu side dinta jekadiya
kikula dasu abasu sutura da abunci idan kinga da
matsala contact me Inji mezanyi akai tana kai
nan tawuce wasu hadiman suka bita.....
Daki aka basu tareda kyakkyawan masauki bacci
suke hakan yasaka aka kyalesu se kusan magrib
suka farka atare dasauri wata hadimar takawo
musu abunci kyada kai sukayi Ajlal tace Ina
mukene ko mundawo gidane.?
Hadimar tace wannan amsa se wadanda suka
tsinto ku yanzu dik ba wann ba kuci abunci
kucanza kaya sann muji lbrn ku, Ajlal zatayi
magana ummy tadafata "halas binti " it's ok
daughter.
Gyda kai tayi tace abasu ruwa zasu wanke
bakinsu tukun.
Bayan sun gama sukaci abunci bana wasaba
sann sukayi alwala saboda ramakon salloli dake
kansu. After sungama sukayi wanka aka basu
sutura suka saka wani baccin ne yakara kwashe
su........
impossible taya za'ace ba'agansuba bayan
antsince Dan kwalin Aljal.
WANI bafade Naga yasunkuyadda kai kasa yace
Allah huci zuciyanka wlh ba irin neman daba
muyi musuba Amma ba'a samesuba ko wani Abu
Mai kama da su bamu samuba Se wann Dan
kwalin. Sedai kuwa idan dabbobi suka cinye su.
How comes dabba bata taba Ajlal bare ta
cinyeta,
I know something happened I know dunkule
hannunshi yayi tareda dukan kujera too bad...
Get out of here. Dasauri mugu yafita kan ya
ballasa
Mom tashigo dakin relax bom boy komai zaiyi
dai2.
Mom..... shiiiii tafada tareda nuna masa gado
dole yazauna badan yasoba,
Haba shamsu meyasa zaka tada hankalinka akan
abunda yarigada yagama faruwa, matukar
banaso ba Tokuwa ba Wanda ya isa yaja damu
barema wani zancen Ajlal yo Ina Mai Goya mata
baya din?
Na wulgasa lafira Ina jarumatarshi dawani
kwarewarshi yo Ina baiwar dayake taqama daita,
ina baiwar yar tashi dik suntafi abanza Dan
basazu amfanesu dakomai ba,
Shamsudden ya nisa tareda yes hakane but
momy matukar wannan awarwayo yana hannun
Ajlal ratuwarmu tab take da barazana sa'Annan
koyaushe mulkinnan zai iya juyawa akanmu,
mutane gari sunyi obey da wasiyyar da Abbu
yabayar ' don't worry son zanyi clearing komai
it's my pleasure.. okay yadaga kai fuskarka
bayabo ba fallasa.....
Mu hadu a kashi na uku.
No comments:
Post a Comment