Thursday, 20 April 2017

KAIMA ABAKA

wani bawan Allah ne ya auri bebiya, kullum idan dare yayi saiyazo gurin amaryarsa πŸ‘‰πŸ‘©‍πŸ’Ό
Itakuma saita dunga gudunshi harta fada masa cewa *ita ba 'yer iskaba ce* da mijin yagaji da halinta saiya koreta yace tatafi gidansu,

Dataje gida sai iyayenta suke tambayar ta abinda yahadasu da mijinta,

*saitabasu labarin abinda yafaru tundaga farko har qarshe*

Sai mamanta tayi mata fada tace kada taqara hanashi duksanda yake buqata tabashi,

Bayan anyi musu sulhu takoma gidan ta πŸ€“πŸ€“πŸ€“

Ango yazo (1) washe gari ma yasake

*Amarya taji dadi sosai*  

Wata rana Abokin Ango yakawo ziyara sai bebiyar Amarya tazo gurin Abokin angon  tace mai
 *kaima abaka*



Idan Kaine Angon mezakayi mata ?????


No comments:

Post a Comment