Wasu ma'aurata ne su na da yarsu guda daya yar shekara biyar wata rana suna cin abinci sai yarsu tafara basu labari....
YARINYA : MOM yau da muna dawowa daga makaranta munga DAD dawata mata,,,,
DAD : dan Allah kiyimana shiru kina cin abinci kina surutu,
MOM : kabarta tagama mana my dear cigaba
sai meyafaru?
YARINYA : sai suka shiga wani lungu
muma muka bisu muna lekasu sai yayi kiss nata
yacire mata kaya itama tacire masa kayansa
sai,,,
MOM : sai mai my dear kicigaba mana,
YARINYA : sai suka farayin abunda kukeyi da uncle ABDULL in DAD yatafi office,
MOM: rufe mana
baki ba babanki yace kidaina magana inkina cin abinciba bakyaji inkika kara magana zan buge miki baki..... 😳😳😳
No comments:
Post a Comment