LABARIN MAI DADI...
Wataran ne wani mutum
yaje wurin wa'azi sai yaji
malam na cewa:
duk wanda
ya kwanta da matansa ta
sunna toh tamkar ya kashe
arna 70 ne..
da aka tashi daga wa'azi sai ya tafi gida tin
daga kofan gida ya fara kiran
matansa, kande! kande!!
xo
ashe wanga abun lada
garesa.. sai matansa tace
maigida a'ina kaji haka? sai yace malam ne
yace kamar
mun kashe arna 70...
Da dare
yayi mutumin ya tashi
ya kashe arna 70.... ya kwanta..
can anjuma sai matarsa ta
tasheshl tace maigida tashi, sai yace me?
sai
matan tace
tashi ka kashe arna. ya tashi
ya kashe arna 70
ya kwanta...
can anjuma ma tasake tashinsa
tace mai gida tashi, sai yace
arna koh? tace eh! yatashi ya kashe arna ya
kwanta.. can
anjuma tasake cewa mai
gida tashi ka kashe arna,
yatashi da ker da ker ya
kashe arna 70 ya kwanta..
..can misalin karfe 4 na a subahi tasake
cewa
mai gida Tashi
ka kashe arna" sai yace
kande! tace na'am mai gida.
daga annabi sai wa? tace
abubakar" sai yace shima ya
mutu yabar arna..
No comments:
Post a Comment