Saturday, 15 April 2017

☆☆☆LABARIN SADAUKI☆☆☆

KASHI NA UKU......
Jekadiya Zaune agaban mama tace ranki yadade
mutanenan da aka tsinto suna bukatar taimako
Mama tagyara zama kamar name kenan, jekadiya
tace ga dukkan alamu wahala ce tafidda su daga
inda suke, sa'Annan sunce ataimaka abasu
kowani irin ayki zasu iya sudai burinsu su samu
masauki da abunci basu damu da albashiba.
Mama tace Allah sarki zanga Ajlah idan yana
bukatar hadimai abasa nagan ya kori hadimarshi
mace. Jekadiya tace hakane Allah ya biya
Ameen
Kwance yake yana karatun jarida karar kibiya tayi
yawa hakan yafidda shi waje tsaye yayi yana
kallon Nura dake faman fafatawa da yaran Ajlah.
Har zai koma ciki, Nura yace hey maza SADAUKI
jarumin maza kozaka Dan Dana ne,
Murmushi yayi yagirgiza kanshi Sannan yace
Nura ka rike girmanka har kullum Ina gaya maka
cewa naga yayi gaba na baya sea labari.
Nura yace adane wlh yanzu kam bana Jin akwai
wani jarumin dazai iya gwabzawa dani, murmushi
yayi yanufi hanyar ciki, kamar mafarki yagan
ansako masa tasoki hannun rigarshi Sannan
Kuma ta kafe da gina zai juyo aka sake halbo
wani, cike da bacin rai yazare su tareda jifa da
cup dinda Ke hannunsa yanufi Nura,
Nura na ganin haka yayi murmushin mugunta
yanufesa bil-haqqi fafatawa takasance tsananin
jaruman biyu, bawanda yayi nasarar kauda wani
acikinsu, can Nura dayaga bada karfi yakeba
aykuwa ya manna masa takobi a gefen hannu
Tini jini yafara sintiri, fadawansa suka yo caaa a
take yadaga musu hannu alamar su dakata
tareda soka takobi akasa, sann ya yaga rigarshi
dik kaurinta yadaure inda jinin Ke zuba,
Dubi daya na masa nakoma aguje yanda yasauya
alokaci guda ya rikida yazama wani irin lion,
takobinsa yajanyo yacigaba da fafatawa da Nura
tuni yacire hular dake kan nura ciki Harda uwar
sumar dayake tarawa, sann ya wangale Abun
dasuke karawa ahannu ahaka yacigaba da ketar
nura seda yazare dik wani Abu dake jikinsa na
karfe baibarsaba suka cigaba wani tsalle yayi
yadoki nura awuya segashi a kasa hakan yabasa
damar cira takobinsa da nufin soka masa.
Karka aykata hakan aka fada dawata muryar ta
dattawa, tsohone dazai kai kimanin 70 yrs cikin
shiga ta alfarma se wasu mazan dasuke kamar
twins suna gefensa kowannensu yana Mai jin
haushin SADAUKI dakuma rashin kasance dansa
ne yakeda wannan karfin da jarumta,
Hakan yasa dole yajefar da takobinsa sann ya
cakumi wuyan Nura, "ko a bacci kayi mafarkin
zaka fafata dani to kace karya ne, Ni Ajlah ibn
Muhammad ibn Umar bawanda ya isa yaja dani
Ni jarumi ne nikuma SADAUKI ne SADAUKIn
ragwayen maza yana kai nan yajuya afusace ya
nufi room dinshi dasauri Dan tanin yarufa masa
baya
Dan tanin ya bude fridge yadauko masa gorar
ruwan faro yamika masa ya karba ya ajiye Dan
tanin plss leave me for while I want be alone Dan
tanin yace ok sir wish you happy now and for
ever.
Thanks yafada tareda fadawa kan gadonsa seda
yaji relief sann ya tashi yadora ruwan zafi
dakanshi yayi dressing gurinda yaji ciyo sann
yaje toilet a gurguje yayi wanka tareda alwala
yafito waje Dan bin jam'I
Anan suka Hade kabir dasauri ya sakar masa
murmushi hey kabir saukar yaushe, kabir yace
wlh jiya cikin dare.
Ajlah yace toya hanya ya skull hup dae komai
fyn. Kabir yace insha Allah kagama da takardata
nazo har Sun daukeni ayki a can but bana
tunanin Mai martaba zai bari,
Ajlah yayi murmushi hakane fah gamu Nan daga
gida se company's bara abar mutun da abunda
ya karanta ba,
Kabir yace banga kana shirye2 dawowan Albina
ba " cikin rashin fahimta yace Kaman yah"? Kabir
yace kaddai kacemun baka San da zuwanta ba "
Ajlah yace agunka naji myb zatai surprising Dina
ne ' yes hakane inji kabir, Haka suka cigaba da
fira har kofar masallaci
Waye Ajlah miye asalinsu da sarautarsu kubi yoni
danji......

No comments:

Post a Comment